Tuesday, April 28
Shadow

Da Duminsa: Yanzu haka ana tattaunawa tsakanin wakilan ADC, su Atiku da wakilan PDP

Rahotannin sun bayyana cewa, ana tattaunawa tsakanin wakilan jam’iyyar ADC dana PDP.

An ga su Atiku a wajan tattaunawar, Hakanan an ga Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde a wajan.

Lamarin tattaunawar ya dauki hankula inda akw tsammanin jam’iyyun biyu ka iya hadewa.

Karanta Wannan  Na Yi Kewar Rashin Ganin Buhari Mai Gaskiya A Wannan Ziyara Da Na Kawo Jihar Katsina, Inji Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *