Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Yanzu haka ana tattaunawa tsakanin wakilan ADC, su Atiku da wakilan PDP

Rahotannin sun bayyana cewa, ana tattaunawa tsakanin wakilan jam’iyyar ADC dana PDP.

An ga su Atiku a wajan tattaunawar, Hakanan an ga Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde a wajan.

Lamarin tattaunawar ya dauki hankula inda akw tsammanin jam’iyyun biyu ka iya hadewa.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Yayin da suke tsare dashi a Ofishinsu, ICPC sun kuma kai samame gidan Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *