Tuesday, April 21
Shadow

Kalli Bidiyon: Dubban mutanen da suka taru a wajan Zàngà-zàngàr ADC

Dubban mutanene suka taru a wajan Zàngà-zàngàr da jam’iyyar ADC ta gudanar zuwa ofishin hukumar zabe me zaman kanta INEC.

INEC dai ta cire David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC na riko sannan ta cire Rauf Aregbesola a matsayin sakataren jam’iyyar.

Karanta Wannan  Kwana daya bayan da Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya jinjinawa Gwamnatin Tinubu bisa farfado da tattalin arzikin Najeriya, Bankin Duniya yace duk da kokarin Gwamnati na farfado da tattalin arzikin, Mutane Miliyan 139 ne suka tsunduma cikin bakin Talauci a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *