Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Dubban mutanen da suka taru a wajan Zàngà-zàngàr ADC

Dubban mutanene suka taru a wajan Zàngà-zàngàr da jam’iyyar ADC ta gudanar zuwa ofishin hukumar zabe me zaman kanta INEC.

INEC dai ta cire David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC na riko sannan ta cire Rauf Aregbesola a matsayin sakataren jam’iyyar.

Karanta Wannan  An Yi Zargin Kimanin Riyal Din Saudiyya 750,000, Kwatankwacin Sama Da Naira Miliyan Ɗari Uku, Wasu Masu Mulkin Nijeriya Suka Rinƙa Kama Ɗakunan Alfarma, (Presidential Suits) A Manyan Otel Ɗin Kusa Da Harami Dake Makka A Kwanakin Goman Karshen Watan Ramadan Da Ya Wuce, Cewar Alaramma Isma'il Maiduguri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *