Tuesday, April 21
Shadow

Kalli Bidiyon: Bayan da Dr. Hussain Kano yace yana son mawakiya Fati Nijar da aure, sun hadu

A kwanakin bayane dai Dr. Hussain Kano ya fito ya bayyana cewa, yana son mawakiya, Fati Nijar da aure.

Saidai yace ya aika mata da sakonni ta shafinta na Tiktok amma bai sameta ba.

Kwatsam yana kan Tiktok live sai ga Fati Nijar ta shiga Tiktok live din nasa.

Nan kuwa malam ya fara jin kunya yana gumi.

Karanta Wannan  Ji Yanda 'yansanda suka yi ta maza suka kashe Habu Dan Damisa duk da kokarin hanasu da wasu masu kumbar susa suka yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *