Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Kuskuren Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na cewa “Kullu Nafsin Zalikatul Maut” ya jawo cece-kuce sosai

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a yayin da yake mika sakon ta’aziyyarsa kan rasuwar daya daga cikin hadimansa yayi kuskuren fadin Kullu Nafsin za’ikatul Maut.

Gwamnan yace, Kullu nafsin Zalikatul Maut.

Lamarin dai ya jawo cece-kuce sosai inda wasu ke masa uzuri, wasu kuwa raha suka mayar da abin.

https://www.tiktok.com/@gentlefarouq/video/7536135680326520069?_t=ZS-8yky8Ge6ByC&_r=1
Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Tshàgyèràn Dhàjì na jihar Borno sun bude gidan Rediyo suna yada shirye-shiryensu da yarukan Hausa, Kanuri, da Turanci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *