Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyo: Nan gaba malamannan dake baiwa Buhari kariya cewa zasu yi ba Hisabi>>Inji Fatima

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraruwar Tiktok, Fatima wadda ‘yar Shi’a ce ta bayyana cewa, nan gaba malaman da ke baiwa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari kariya zasu fito su ce ba Hisabi.

Ta bayyana hakane a matsayin martani ga Sheik Musa Asadussunnah wanda yace ba sai wanda aka ciwa hakki ya yafe ba sannan Allah zai yafe.

Ta yi kira ga malaman da su ji tsoron Allah.

Kalli Bidiyon anan

Karanta Wannan  Ji yanda Wani mutum ya yanke jiki ya fadi ya mùtù a akin karuwa bayan ya kammala abinda yake yana shirin ficewa daga dakin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *