Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo yanda wata mata ta lakadawa dansandan Najeriya dukan kawo wukaa tsakiyar titi

Wata mata ta baiwa mutane mamaki bayan da aka ganta tana lakadawa dansandan Najeriya dukan kawo wuka a tsakiyar titi.

Badai asan abinda ya hadasu ba inda aka ga matar ta kama dansandan da duka har sai da ta kaishi kasa.

Mutane da yawa sun yi mamakin lamarin.

Karanta Wannan  Gwamnatin Jihar Neja Ta Bada Tallafin Naira Bilyan Daya Ga Wadanda iftila’in Ruwa Ya Shafa A Garin Mokwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *