Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyo:Malamai na Allah wadai da abinda wasu bata gari sukawa A’isha Buhari bayan Rashin Mijinta, Shugaba Muhammadu Buhari

An samu wasu suna saka hoton matar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari, watau A’isha Buhari suna cewa ga bazawara idan akwai me so.

Saidai malamai sun yi Allah wadai da hakan inda suka ce ya sabawa koyarwar addini.

Malaman sun ce matar dakw cikin Takaba bai kamata a mata haka ba.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Tinubu na son ya dauki Kwankwaso a matsayin mataimaki a 2027 shiyasa ya ya sauke Ganduje daga shugaban APC, ji bayani dalla-dalla

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *