Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyon: A karshe dai an maka Baffa Hotoro a Kotu bayan da yaki janye kalamansa akan Sheikh Dahiru Usman sannan yaki fitowa ya bayar da hakuri

Mutumin da ya gargadi Baffa Hotoro cewa ya janye kalamansa sannan ya fito ya bayar da hakuri kan kalaman da yayi akan Marigayin, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, yace ya makashi a Kotu.

Kalaman dai na Baffa Hotoro sun jawo masa Allah wadai musamman a gurin ‘yan dariqa inda suka rika masa tofin Allah Tsyne.

Karanta Wannan  Hotuna: Yadda dan gidan ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya kammala digiri na biyu a Jami'ar kasar Ingila, Inda ya karanci fannin shari'a. Ministan ne ya wallafa hakan a shafinsa na X, inda yake alfahari da hakan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *