Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon Abinda Kocin Najeriya, yayi da ya dauki hankula

Kocin Najeriya, Eric Chelle ya dauki hankula a wajan atisayen ‘yan kwallon Najeriya inda aka ganshi cikin Alamun damuwa.

Wasu dai sun fassara hakanne da cewa, cire Najeriya da Morocco ta yi ne a wasan kusa dana karshe ke damunsa.

An dai ga Chelle na rike goshi alamar yana cikin zurfub Tunani.

https://twitter.com/i/status/2012415607115854239
Karanta Wannan  Gwamnan Jihar Naija ya bada shawarar a rika amfani da yaren Hausa wajan koyar da yara a makarantun Firamare da Sakandare a jihohin Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *