Monday, May 18
Shadow

Kalli Bidiyon Abinda Kocin Najeriya, yayi da ya dauki hankula

Kocin Najeriya, Eric Chelle ya dauki hankula a wajan atisayen ‘yan kwallon Najeriya inda aka ganshi cikin Alamun damuwa.

Wasu dai sun fassara hakanne da cewa, cire Najeriya da Morocco ta yi ne a wasan kusa dana karshe ke damunsa.

An dai ga Chelle na rike goshi alamar yana cikin zurfub Tunani.

Karanta Wannan  Da Duminsa: An bukaci a saka Rev. Ezekiel Dachomo a Addu'a, Ciwon Hantane ya kamashi shiyasa aka ji shi shiru ya daina magana akan Mhuzghunawar da akewa Kiristoci a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *