Sunday, February 8
Shadow

Kalli Bidiyon Abinda Kocin Najeriya, yayi da ya dauki hankula

Kocin Najeriya, Eric Chelle ya dauki hankula a wajan atisayen ‘yan kwallon Najeriya inda aka ganshi cikin Alamun damuwa.

Wasu dai sun fassara hakanne da cewa, cire Najeriya da Morocco ta yi ne a wasan kusa dana karshe ke damunsa.

An dai ga Chelle na rike goshi alamar yana cikin zurfub Tunani.

Karanta Wannan  Mu muka rika raka 'yan siyasa da kudaden da suka sata suna kaisu kauyukansu suna boyewa amma gashi yanzu mun gama aiki an kasa biyanmu hakkokinmu>>Tsohon Dansandan Najeriya ya koka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *