
Wadannan wasu sojoji ne da suka lakadawa wani mutum na jaki a bakin titi.
Saidai hakan ya jawo musu Allah wadai inda da yawa ke cewa daji ya kamata a kaisu su nuna kokarinsu acan.

Wadannan wasu sojoji ne da suka lakadawa wani mutum na jaki a bakin titi.
Saidai hakan ya jawo musu Allah wadai inda da yawa ke cewa daji ya kamata a kaisu su nuna kokarinsu acan.