Tuesday, February 3
Shadow

Kalli Bidiyon: Amsar da Riyad Mahrez ya bayar da aka tambayeshi ko yana ganin Rafali ne ya cinsu?

Bayan wasan da Algeria ta buga da Najeriya jiya wanda Najeriya ta ci Algeria 2-0, An tambayi Tauraron dan kwallon Algeria, Riyad Mahrez ko me zai ce kan Rafali.

Yace tabbas Rafali ba dari bisa dari yake ba amma kuma baya zarginsa, yace Najeriya sun fisu kokari ne kawai

Game da ritaya, Mahrez yace wannan shine wasan karshe da zai buga na kasar AFCON.

Karanta Wannan  Soyayyar Da Nake Yi Wa Tinubu Da Shettima Ta Sa An Je Har Wurin Sana'ata An Sace Min Turaren Da Nake Siyarwa, Don Haka Daga Yau Na Bar Tafiyar Tinubu/Shettima, Inji Bashir Musa Maiturare Daga Garin Nguru, Jihar Yobe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *