
Rahotanni daga jihar Kano na cewa an daura aure da wani abokin Ango a jihar bayan da angon yace ya fasa auren a ranar aure.
Saidai daga baya Angon ya dawo yace shi baice ya fasa ba, cewa yayi a daga aure.
Rigima dai ta kaure tsakanin Angon da dangin amaryar inda angon yace bai yadda ba.