
Tauraron mawakin Hausa, Ali Jita ya bayyana cewa Yanzu Real Madrid yara ne aka tara marasa kishi.
Ya bayyana cewa Allah jika su Ronaldo, Bezema ba dan sun mutu ba.
Yace nan da Next Season, watau kakar wasa me zuwa sai sun kori ‘yan wasan.

Tauraron mawakin Hausa, Ali Jita ya bayyana cewa Yanzu Real Madrid yara ne aka tara marasa kishi.
Ya bayyana cewa Allah jika su Ronaldo, Bezema ba dan sun mutu ba.
Yace nan da Next Season, watau kakar wasa me zuwa sai sun kori ‘yan wasan.