
Wannan wata mata ce data dauki hankula bayan data bayyana cewa wai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya aiko ta tace Izala Kafirci ce.
Ta rantse da cewa idan qarya take Qur’ani ya cita.
An ganta ta tarin litattafai akanta.

Wannan wata mata ce data dauki hankula bayan data bayyana cewa wai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya aiko ta tace Izala Kafirci ce.
Ta rantse da cewa idan qarya take Qur’ani ya cita.
An ganta ta tarin litattafai akanta.