
Yariman Dinki ya bayyana cewa, Zulaihat da Saurayinta ya fitar da Update dinta, bayan ya je wajanta a Kaduna, Itama ta bishi zuwa Kano.
Ya bayyana hakane inda yake martani ga kalamanta a wata hira da aka yi da ita.
Yace Ba gaskiya ta fada ba.

Yariman Dinki ya bayyana cewa, Zulaihat da Saurayinta ya fitar da Update dinta, bayan ya je wajanta a Kaduna, Itama ta bishi zuwa Kano.
Ya bayyana hakane inda yake martani ga kalamanta a wata hira da aka yi da ita.
Yace Ba gaskiya ta fada ba.