
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyanawa iyalan wadanda suka rasa rayukansu a jihar Filato cewa ba zai basu ko sisi ba.
Yace Amma zai musu ta’aziyya kuma zai musu alkawarin cewa hakan ba zata sake faruwa ba.
Shugaban ya bayyana hakane a yayin ziyarar da ya kai jihar Filato.