Saturday, May 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Bazan baku ko sisi ba amma na muku Alkawarin hakan ba zata sake faruwa ba>> Shugaba Tinubu ya gayawa iyalan wadanda suka rasa rayukansu a Jos

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyanawa iyalan wadanda suka rasa rayukansu a jihar Filato cewa ba zai basu ko sisi ba.

Yace Amma zai musu ta’aziyya kuma zai musu alkawarin cewa hakan ba zata sake faruwa ba.

Shugaban ya bayyana hakane a yayin ziyarar da ya kai jihar Filato.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Shehu Tijjani ya taba tayar da matacce, Inji Sheikh Ahmad Jarinkhauri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *