Saturday, April 25
Shadow

Kalli Bidiyon: Bazan baku ko sisi ba amma na muku Alkawarin hakan ba zata sake faruwa ba>> Shugaba Tinubu ya gayawa iyalan wadanda suka rasa rayukansu a Jos

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyanawa iyalan wadanda suka rasa rayukansu a jihar Filato cewa ba zai basu ko sisi ba.

Yace Amma zai musu ta’aziyya kuma zai musu alkawarin cewa hakan ba zata sake faruwa ba.

Shugaban ya bayyana hakane a yayin ziyarar da ya kai jihar Filato.

Karanta Wannan  Yayin da Dalibai Kiristoci ke zargin an hanasu gona coci a jami'o'in Kashere, Gombe dana BUK, Kano, Shima wani dalibi musulmi yayi zargin cewa an hana Musulmai gina masallaci a jami'ar Jos, UniJos

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *