Saturday, May 16
Shadow

Nine Halastaccen Shugaban Jam’iyyar ADC, kuma rade-radin da ake cewa wai na ajiye mukami na karyane, sai naga bayansu>>Inji Nafiu Bala da ya kai su Atiku, Kwankwaso, El-Rufai da Malami kotu yace shine shugaban ADC kwace suka masa

Nafiu Bala wanda yake ikirarin shine halastaccen shugaban rikon gwarya na jam’iyyar ADC ya bayyana cewa, rade-radin da ake yi cewa ya dauka daga mukaminsa ba gaskiya bane.

Nafiu Bala dai shine ya kawo rikici a jam’iyyar ADC inda ya kai jiga-jigan Adawa kotu.

Yace da tsohon shugaban jam’iyyar zai sauka, shi ya barwa rikon kwarya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Magoya bayan Kungiyar Kwallon kafa na kasar Senegal na ta shan Yabo saboda yanda suka tsaya bayan kammala wasa suka share filin wasan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *