Tuesday, February 24
Shadow

Kalli Bidiyon da Duminsa: An bayyana me daukar nauyin aika-aikar su Umar, bama dan Najeriya bane

Daya daga cikin dattawan da aka yi hira dasu akan aika-aikar da su Umar ke yi a Kano ya bayyana cewa wani ne ke daukar nauyinsu.

Ya bayyana cewa, mutumin ba a Najeriya yake ba, a kasar Saudiyya yake zaune.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mu 'Yan Shi'a ne kuma Murudai da Marayu suna Amfana damu>>Inji Wadannan 'yan Matan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *