Tuesday, February 3
Shadow

Kalli Bidiyon da Duminsa: An bayyana me daukar nauyin aika-aikar su Umar, bama dan Najeriya bane

Daya daga cikin dattawan da aka yi hira dasu akan aika-aikar da su Umar ke yi a Kano ya bayyana cewa wani ne ke daukar nauyinsu.

Ya bayyana cewa, mutumin ba a Najeriya yake ba, a kasar Saudiyya yake zaune.

Karanta Wannan  Abin Kunya: 'Yan Kwallon Najeriya, Super Eagles sun ce ba zasu je buga wasan su da Algeria ba idan ba'a biyasu hakkokinsu ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *