
Dan takarar Gwamna na jihar Gombe a jam’iyyar APC, Jamilu Gwamna ya dauki hankula bayan da aka ga wani Bidiyonsa yana cewa ko a APC ko a PDP kake Atiku Abubakar ya kamata ka zaba.
Bidiyon dai na jawo zazzafar Muhawara.

Dan takarar Gwamna na jihar Gombe a jam’iyyar APC, Jamilu Gwamna ya dauki hankula bayan da aka ga wani Bidiyonsa yana cewa ko a APC ko a PDP kake Atiku Abubakar ya kamata ka zaba.
Bidiyon dai na jawo zazzafar Muhawara.