Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Dandazon mutanen da suka fita tarbar Abubakar Malami a ziyararsa ta farko jihar Kebbi tun bayan da EFCC suka sakeshi

Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya kai ziyara jiharsa ta Kebbi a karin farko tun bayan da EFCC suka sakeshi.

Malami ya samu tarba me kyau inda dubban mutane suka fito suka tarbeshi.

Karanta Wannan  Murnar cin kofin Championships League din PSG yasa mutane 2 sun mùtù dan sanda daya na can rai kwakwai mutu kwakwai a birnin Paris na kasar Faransa, an yi kòne-kòne da sace-sace

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *