Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Dandazon mutanen da suka fita tarbar Abubakar Malami a ziyararsa ta farko jihar Kebbi tun bayan da EFCC suka sakeshi

Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya kai ziyara jiharsa ta Kebbi a karin farko tun bayan da EFCC suka sakeshi.

Malami ya samu tarba me kyau inda dubban mutane suka fito suka tarbeshi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Yanda Masu Gàrkùwà da mutane suka Hàrbè wani mutum da suke rike dashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *