Wednesday, April 15
Shadow

Kalli Hotuna yanda dan bautar kasa ya rame bayan shekara daya saboda wahalar Gwamnatin Tinubu

{“remix_data”:[],”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wannan wani dan bautar kasa ne da ya bayyana cewa wahalar gwamnatin Tinubu tasa ya rame a cikin shekara daya.

https://twitter.com/Sadeeq_Malo/status/1845000308331594194?t=Jmv5p_8avlv0IhnVwObctA&s=19

Hotunan nashi sun dauki hankula a shafukan sada zumunta inda akaita bayyana ra’ayi da mamakin yanda ya canja.

Karanta Wannan  Kotu ta hana tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello Fasfo dinsa inda yace yana son ya je kasar waje a duba lafiyarsa, Saidai kotun tace bai bayar da hujjar cewa Likitocin Najeriya ba zasu iya magance rashin lafiyar tashi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *