Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Duk da Hajiya Naja’atu ta cewa, Sheikh Pantami Maqaryaci amma Wallahi tafi malamai da yawa daraja a Idon Pantami>>Inji Dr. Hussain

Dr. Hussain Kano, dake fadakarwa a kafafen sada zumunta ya bayyana cewa, duk da zagin da Naja’atu tawa farfesa Isa Ali Pantami inda ta kirashi da maqaryaci, tafi malamai da yawa daraja a idonsa.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa inda yake cewa da yanzu Naja’atu zata dawo tafiyar Pantami da gudu zai karbeta

Karanta Wannan  DA ƊUMI-ƊUMI: Za mu kubutar da dukkanin ƴan Najeriyar da ke hannun masu gârkụwą da mutane, inji shugaban ƴansanda na ƙasa IGP Egbetokun

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *