Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Duk da Hajiya Naja’atu ta cewa, Sheikh Pantami Maqaryaci amma Wallahi tafi malamai da yawa daraja a Idon Pantami>>Inji Dr. Hussain

Dr. Hussain Kano, dake fadakarwa a kafafen sada zumunta ya bayyana cewa, duk da zagin da Naja’atu tawa farfesa Isa Ali Pantami inda ta kirashi da maqaryaci, tafi malamai da yawa daraja a idonsa.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa inda yake cewa da yanzu Naja’atu zata dawo tafiyar Pantami da gudu zai karbeta

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Tsohon Mijina, Sani Musa Mai Iska, kamin mu tafi Ingila malamin Islamiyane amma da muka je can sai ya koma shaye-shaye, da bin mata, ya zama dan iska hadda saka dan kunne>>Inji Fati Muhammad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *