Friday, January 9
Shadow

Kalli Bidiyon: Duk wanda ya bayar da kudi wai a sauke masa Qur’ani dan kasuwancinsa ya bukasa yayi Bidi’a>>Inji Malam Jamilu

Malam Jamilu magajin Dr. Idris ya bayyana cewa, duk wanda ya bayar da kudi a sauke masa Qur’ani dan kasuwancinaa ya habaka yayi a banza.

Yace kuma ya aikata Bidi’a.

Yace shi mai karatun Qur’anin zai Samu Ladar karanta Qur’ani amma shi me neman kasuwar an ci kudinsa a Banza.

Karanta Wannan  DA DUMI-DUMI: A yau ne ake sa ran shugaba Tinubu da shuganan China Xi Jinping za su rattaba hannu kan wasu yarjeniyoyi guda biyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *