Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Duk wani dake neman takarar Gwamna a 2027 a APC ya hakura, Abba zai yi takara babu hamayya>>Inji Ganduje

tsohon Gwamnan Kano kuma tsohon shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa duka ‘yan takara na 2023 da wanda ke son yin takara a 2027 sun hakura sun barwa Abba.

Yace Abba Kabir Yusuf zai yi takara a 2027 ba tare da hamayya ba a jam’iyyar APC.

Ya bayyana hakane a wajan bikin komawar Gwamna Abba Kabir Yusuf jam’iyyar APC.

Karanta Wannan  Ji yanda aka yi daurin auren dan ministan kudi ba tare da kowa ya sani ba saboda yace bai son Almubazzaranci musamman saboda halin da 'yan Najeriya ke ciki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *