Tuesday, March 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Ganin yanda Filin kwallon Najeriya ya lalace ya dauki Hankula

Wannan Filin kwallon Gwamnatin tarayya ne dake Surulere, jihar Legas.

Ganin yanda ya lalace ya dauki hankula a kafafen sada zumunta.

Da yawa sun yi kiran cewa, ya kamata a gyara Filin.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Sanata Ireti Kingibe me wakiltar Abuja ta bar Jam'iyyar Labour Party zuwa ADC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *