Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Gidan mu musulmai ne, kakana Musulmi ne kakata ma musulmace, amma ‘ya’yan gidan mu an bar kowa ya zabi addinin da yake so yayi>>Inji Davido

Tauraron mawakin Najeriya, Davido ya bayyana cewa gidansu musulmai ne kakansa namiji musulmi ne hakanan kakarsa mace musulmace.

Yace amma kowa a gidansu babu wanda aka takurawa, an bar mutum yayi addinin da yake so.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyo inda ake masa tambayar addininsa.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Bayan Buratai: 'Yan Bìndìgà sun sake baiwa wani baban dan siyasa hari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *