Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyon jiragen sama 100 marasa maruka da kasar Ìràn ta harbawa kasar Israyla

Rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka 100.

Ga Bidiyon yanda lamarin ya faru kamar haka:

https://twitter.com/DD_Geopolitics/status/1933405369000456316?t=TkuLir4rlCPoMgp45uzwyg&s=19

Zuwa yanzu dai babu rahoton irin barnar da harin Iran yayi a kasar Israyla saboda kasar ta haramtawa ‘yan kasarta daukar hotunan sakamakon hare-haren.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Dan gidan Ministan Abuja, Wike ya wallafa irin rayuwa kece rainin da yake yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *