Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Kai Duniya, Wannan ‘yan Matan sun dauki hankula bayan da Mahaifinsu ya rasu suka ce ba zasu je kan gawarsa ba

Wadannan matasan ‘yan matan sun dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da mahaifinsu ya rasu amma suka ce ba zasu hakarci jana’izar su ba.

Sun bayyana cewa, tun suna kananan yara ya barsu, bai san cinsu ba, bai san shan su ba, sannan a yanzu idan aka zo neman aurensu cewa ake shegune.

Sun bayyana cewa, ko Sallah suka yi ba zasu masa addu’a ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ina nan kan maganata ta cewa Allah yana yafe laifin wanda aka ci hakkinsa ko da me hakkin vai yafe ba, Tsoratarwa ce malamai suke cewa Allah baya yafewa>>Asadussunnah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *