
Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya mayarwa da Naja’atu martani kan kalaman da ta yi akan Farfesa Isa Ali Pantami.
Naja’atu dai tace farfesa Makaryaci ne.
Saidai a martanin Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah yace hakan ya nuna bata san addi ba, dan akwai malaman addini da yawa dake bayar da fatawa su canja.