
Malamin Addinin Islama, Sheikh Ibrahim Maqari ya bayyana cewa, ko aki ko aso ‘Yan darika ne suka kawo mana Musulunci.
Sannan yace Qur’ani ba zai karantu ba sai da ‘yan Darika.
Malam ya kara da cewa idan aka bi salsalar malamai, zaka ga malamin malaminka dan darikane.