
Bayan fitar Bidiyon Update din Tauraruwar Tiktok ta jihar Yobe Shatu, Zarge-zarge nata yawo akan kafafen sada zumunta na cewa wai wanine daga hukumar Hisbah din ya fitar da update dinta
Shatu ta fitar da wani Rubutu inda tace bayan kamata an tursasa mata yin Bidiyo aka sa ta dora a shafinta sannan ta bayyana cewa, zata maka Hukumar Hisbah ta jihar a Kotu kan abinda ta kira take hakkin da suka mata.
Saidai wasu masu sharhi na zargin cewa wani ne daga cikin Hukumar ya fitar da wannan update din na shatu.