
Wani malami da ya je koyar da dalibai a jami’ar Federal University Kashere dake jihar Gombe ya bayyana cewa ya je ya iske ajin ba kowa.
Ya dauki Bidiyon ajin inda aka ga kujeru inda yace zai koma ofis ya tafi gida.

Wani malami da ya je koyar da dalibai a jami’ar Federal University Kashere dake jihar Gombe ya bayyana cewa ya je ya iske ajin ba kowa.
Ya dauki Bidiyon ajin inda aka ga kujeru inda yace zai koma ofis ya tafi gida.