
Wata matashiyar Inyamura a bayyana cewa bata son yin aure daga garinsu.
Tace Musulmi Bahaushe take son aure.
Saidai tace kamin a yi auren akwai sharadin ba zai mata kishiya ba sannan ba zata chanja Addinin ta ba.

Wata matashiyar Inyamura a bayyana cewa bata son yin aure daga garinsu.
Tace Musulmi Bahaushe take son aure.
Saidai tace kamin a yi auren akwai sharadin ba zai mata kishiya ba sannan ba zata chanja Addinin ta ba.