Thursday, April 30
Shadow

Kalli Bidiyon: Mun yaba da mulkin Tinubu da tausayin talakawa da yake yi, mu musulmai da Kiristocin Jihar Filato zamu sake zabensa>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Babban malamin Addinin Islama a Jihar Filato, Sheikh Sani Yahya Jingir ya bayyana cewa sun yaba da mulki irin na shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Musamman ma wajan tausayin talakawa.

Yace dan haka yace Musulmai da Kiristoci na jihar ta Filato zasu sake zabensa.

Karanta Wannan  Ɓangaren Kwankwaso ba shi da hurumin korar mu daga NNPP saboda su ba halastattun shuwagabannin Jam'iyya bane- Kawu Sumaila

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *