Friday, June 26
Shadow

Anata Rade-radin cewa APC ta hana Pantami Tikitin takarar Gwamna a jihar Gombe

Rade-radi na ta yawo a kafafen sada zumunta cewa jam’iyyar APC ta hana farfesa Isa Ali Pantami tikitin takarar Gwamna a jihar Gombe.

Wasu sun bayyana mamakin hakan inda wasu kuma suka ce hakan bai basu mamaki ba sun san dama ba zai samu ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Matashi daga karamar hukumar Tarauni Kano, Yawa manyan karamar hukumar tasu Zhàgìn kare dangi saboda sun ki taimakonsu kan neman aikin tsaro da suke

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *