
Rade-radi na ta yawo a kafafen sada zumunta cewa jam’iyyar APC ta hana farfesa Isa Ali Pantami tikitin takarar Gwamna a jihar Gombe.
Wasu sun bayyana mamakin hakan inda wasu kuma suka ce hakan bai basu mamaki ba sun san dama ba zai samu ba.

Rade-radi na ta yawo a kafafen sada zumunta cewa jam’iyyar APC ta hana farfesa Isa Ali Pantami tikitin takarar Gwamna a jihar Gombe.
Wasu sun bayyana mamakin hakan inda wasu kuma suka ce hakan bai basu mamaki ba sun san dama ba zai samu ba.