
Wannan matashiyar da tace ita yanda yawon Qaruwanci take ta bayyana cewa ta shiga wannan haline bayan da iyayen ta suka rasu.
Tace kuma ‘yan uwan mahaifanta da take wajansu, basu bata abinci da sauran abubuwan bukatar rayuwa.
Tace dalili kenan data bai mahaifarta Kano, ta shiga Duniya yawon Bariki.