
Farfesa Ibrahim Maqari ya bayyana cewa, Shehu Inyas yakan shagi kamshin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayin da suke ganawa.
Ya bayyana hakane a wani karatunsa inda yake cewa, Shehu yace akwai wani gari a kusa da garinsu da ke da kyawawan ‘yan mata amma basu taba daukar hankalinsa ba.
Saboda Manzon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya kwashe komai na tare dashi.