Thursday, March 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Shin wai Farfesa Isa Ali Pantami ina ya samu kudin da zai yi takarar gwamna, wace sana’a yayi ya samu kudin takara>>Malam ya Tambaya

Malam ya tamabayi cewa ina Farfesa Isa Ali Pantami ya samu kudin yin takarar gwamna, wace sana’a yake yi?

Ya kuma tambayi cewa shin ina ya samu kudaden da ya sayi gidaje har biyu a Abuja?

Malam yace Pantami ya fi kowa sanin irin fitinar dake cikin harkar mulki irin ta Najeriya.

Karanta Wannan  Kalli Wata 'yar kasar Uamdana murna da samun Visar Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *