Thursday, March 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Shin wai Farfesa Isa Ali Pantami ina ya samu kudin da zai yi takarar gwamna, wace sana’a yayi ya samu kudin takara>>Malam ya Tambaya

Malam ya tamabayi cewa ina Farfesa Isa Ali Pantami ya samu kudin yin takarar gwamna, wace sana’a yake yi?

Ya kuma tambayi cewa shin ina ya samu kudaden da ya sayi gidaje har biyu a Abuja?

Malam yace Pantami ya fi kowa sanin irin fitinar dake cikin harkar mulki irin ta Najeriya.

Karanta Wannan  SANÀRWAŔ GAGGÀWA: Wannan Mutumin Yana Mai Kira Ga 'Ýàn Arewa Cewa Da Su Guji Bin Hànyar Makurdì A Yanzù Domiñ 'Ýàn Kabìlar ȚV Suña Taŕe Hañya Da Sunàn Daukàr Fansà Sakamakoñ Wani Harìn Da Suke Zaŕgìn Fuĺàni Makiýaýa Sun Kài Musù

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *