Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Shugaban kasar Israyla, Benjamin Netanyahu ya bayar da umarnin a gaggauta daina abinda akewa Kiristoci a Najeriya

Shugaban Israyla, Benjamin Netanyahu a sakon da ya fitar na Kirsimeti, ya nemi a gaggauta daina yiwa Kiristoci muzancin da ake musu a Duniya.

Bidiyon kalaman nasa sun dauki hankula a kafafen sada zumunta.

Wasu Kiristoci sun bayyana jin dadi sosai da wannan sakon nashi.

https://twitter.com/Harmless12345/status/2003953061715468505?t=98A_qhTVu5Un83uAw3FVIw&s=19
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Gwamnan Katsina, Dikko Raddah na shan suka bayan da yace Likitocin Najeriya basu da kishi suna fita aiki kasashen waje maimakon su tsaya Najeriya su taimakawa 'yan uwansu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *