Friday, January 23
Shadow

Kalli Bidiyon: Ta bayar da shawarar a saka dokar yin wa’azi ta yanda idan an gama Sallah kowa ya tafi gidansa ya karanta Qur’ani

Wannan baiwar Allahn tace ya kamata a saka dokar yin wa’azi musamman a Arewacin Najeriya.

Tace wasu malaman basu cancanci su rika yin wa’azi ba lura da abinda suke gayawa mabiyansu.

Tace zai fi kyautuwa idan an kammala sallah, kowa ya tafi gida ya karanta Qur’anin sa ba sai an zauna an yo wa’azi ba.

Karanta Wannan  Wahalar da 'yan Najeriya suka shiga bayan da aka cire tallafin man fetur ba itace abin dubawa ba, Abinda ya kamata ya damemu shine abinda zai faru da ba'a cire tallafin man fetur din ba>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *