Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Ta bayar da shawarar a saka dokar yin wa’azi ta yanda idan an gama Sallah kowa ya tafi gidansa ya karanta Qur’ani

Wannan baiwar Allahn tace ya kamata a saka dokar yin wa’azi musamman a Arewacin Najeriya.

Tace wasu malaman basu cancanci su rika yin wa’azi ba lura da abinda suke gayawa mabiyansu.

Tace zai fi kyautuwa idan an kammala sallah, kowa ya tafi gida ya karanta Qur’anin sa ba sai an zauna an yo wa’azi ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo:Malamai na Allah wadai da abinda wasu bata gari sukawa A'isha Buhari bayan Rashin Mijinta, Shugaba Muhammadu Buhari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *