Friday, April 17
Shadow

Su Kwankwaso da Abba suna son shiga APC ne dan su lalata mana ita>>Inji Ganduje

Tsohon shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa su Kwankwaso da Abba Kabir Yusuf zasu shiga APC ne dan su lalatata.

Saidai yace abinda basu sani ba shine ba zasu barsu ba.

Yace idan suna tunanin suna Yaudarar Talakawa, su gogaggun ‘yan siyasa ne ba zasu iya yaudararsu ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Akawa 'yan kwallon Senegal kyakyawar tarba inda suka yi zagaye da kofin AFCON a kasar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *