
Malam Muhammad Sunnah Aljasawy ya bayyana cewa Zulaihat da Bidiyon ta ya watsu a kafafen sada zumunta wallahi dama Kilaki ce.
Yace Bidiyon ta sun fi 10 kuma har group garesu na yin irin wannan Bidiyon.
Yace duk masu jin tausayin ta su daina inda ya tsine mata.