
Wannan wasu ne dake cin Burodi da Man gyada da suka dauki hankula a kafafen sadarwa.
Wasu dai da fassara hakan da wahalar rayuwa da suke zargin Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta jefa kasa a ciki.

Wannan wasu ne dake cin Burodi da Man gyada da suka dauki hankula a kafafen sadarwa.
Wasu dai da fassara hakan da wahalar rayuwa da suke zargin Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta jefa kasa a ciki.