
Tauraruwar fina-finan Hausa Ta fashe da kuka bayan da Nuhu Abdullahi ya bata kyautar Buhun Shinkafa 3.
An ganta tana kuka inda tace da aka kirata, ta yi tsammanin Za’a bata shinkafa ce ‘yar kadan inda tace sai taga Buhu 3 ce.
Tace ta je ta rabawa danginta.