Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyon wasu mata zuciyarsu kamar zata fashe saboda jin Haushi da hassadar auren Rahama Sadau

Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ya bayyana cewa wasu mata na nan zuciya kamar zata fashe da haushi da hassada saboda auren Rahama Sadau.

Ta baiwa Rahama Sadau shawarar ylta ci gaba da boye mijinta dan kada wasu su ganshi su yi yunkurin rabata dashi.

https://vt.tiktok.com/ZSSKjraSP
Karanta Wannan  Idan na ci amanar Tinubu na zama shedan kuma Allah sai ya azabtar dani>> Ministan Ayyuka David Umahi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *