
Dr. Hussain Kano ya roki Allah da cewa kada ya baiwa Farfesa Isa Ali Pantami gwamnan jihar Gombe.
A cewarsa, Farfesa Pantami ko da ya samu gwamnan jihar Gombe, zai jawowa Musulunci bacin sunane kawai dan ba mutumin kirki bane.
Yace yana rokon Allah yasa kada Pantami yaci ko Primary Election.