
Wannan wani Mutum ne daga garin Oye na jihar Ekiti inda ya koka da cewa zafin rana yasa tankin da yake ajiye ruwa ya narke.
Bidiyon nasa ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta.

Wannan wani Mutum ne daga garin Oye na jihar Ekiti inda ya koka da cewa zafin rana yasa tankin da yake ajiye ruwa ya narke.
Bidiyon nasa ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta.