Thursday, April 16
Shadow

Idan na zama shugaban kasa, Daga Kaduna zan rika gudanar da mulkina>>Inji Peter Obi

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Peter Obi ya bayyana cewa, idan ya zama shugaban kasa, daga Kaduna zai rika gudanar da mulkinsa.

Ya bayyana hakane a wajan wani taro a jihar Kaduna da ya halarta.

Yace Kaduna ta yi kusa da Abuja sosai ta yanda idan ta kama shugaban kasa zai iya zuwa ya gudanar da taro a Kaduna har ya huta ya kuma koma Abuja.

Yace idan ya zama shugaban kasa, zasu dawowa da Kaduna kwarjininta data rasa.

Karanta Wannan  Mutane miliyan 31 za su faɗa ƙangin yunwa a Najeriya - MDD

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *